Tambaya Da Amsa
Ko me ya sa gwamnonin jihohi a Najeriya ba su da iko a kan jami’an tsaro?
- Autor: Vários
- Narrador: Vários
- Editor: Podcast
- Duración: 0:20:00
- Mas informaciones
Informações:
Sinopsis
Shirin ‘Tambaya Da Amsa’ yana kawo muku amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana ne, kuma duk mako yake zuwa muku a daidai wanna lokaci, kuma a wannan tasha. Ko me ya sa gwamnonin jihohi a Najeriya ba su da iko a kan jami’an tsaro? Wannan tambayar na daya daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau. Sai ku kasance tare da abokinku, Michael Kuduson.