Tattaunawa Da Ra'ayin Masu Saurare

Ra'ayoyin masu saurare kan buƙatar Katsinawa su tashi su kare kansu

Informações:

Sinopsis

Gwamnan jihar Katsina da ke arewacin Najeriya, Malam Dikko Umaru Radda ya yi kira ga al’umma da ta jajirce wajen kare kanta daga hare-haren ƴan bindiga masu garkuwa da mutane, tare da bai wa jami’an tsaro hadin kai don kawo karshen matsalolin tsaro da suka addabi yankin. Ku latsa alamar sauti domin sauraren mabanbantan ra'ayoyin jama'a.